EPISODE · May 14, 2024 · 15 MIN
Abin Da Ya Sa Masu Gidajen Haya Suke Tsuga Kuɗi
from Najeriya a Yau · host Muslim Muhammad Yusuf, Sulaiman Hassan
Send us Fan MailA baya-bayan nan mazauna manyan biranen Najeriya na ta kokawa game da yadda masu gidajen haya ke neman mai da su saniyar tatsa wajen tsuga kudin haya.Sai dai masu gidajen na cewa ana fama da tsadar rayuwa kuma kula da irin wadannan gidaje na cin kudi sosai.Shirin Najeriya a Yau ya yi nazari kan yadda lamarin ke shafar rayuwar mutanen da suke zaune a gidajen haya.
Embed this episode
NOW PLAYING
Abin Da Ya Sa Masu Gidajen Haya Suke Tsuga Kuɗi
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
No similar episodes found.
Similar Podcasts
No similar podcasts found.