EPISODE · Jul 21, 2025 · 26 MIN
Abin da ya sa muke yi wa PDP zagon ƙasa — Sule Lamiɗo
from Najeriya a Yau · host Idris Daiyab Bature
Send us Fan MailZagon kasa da wasu ‘ya’yan PDP ke yi mata na kara ta’azzara, inda wasu ke zama a cikin ta amma suke wa jam’iyyun adawa aiki.Ko a kwanan nan, an hangi wasu daga cikin ‘ya’yan jam’iyyar a taron hadakar ADC, wadda hakan ke jaddada har yanzu PDP ta kasa kawo karshen wannan matsala.Ko me yasa ‘ya’yan PDP ke yiwa jam’iyyun adawa aiki?Wannan ne batun da shirin Najeriya A Yau na wannan lokaci zai yi nazari a kai.
Embed this episode
NOW PLAYING
Abin da ya sa muke yi wa PDP zagon ƙasa — Sule Lamiɗo
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
No similar episodes found.
Similar Podcasts
No similar podcasts found.