EPISODE · Sep 10, 2021 · 14 MIN
'Abin Da Ya Sa Na Fasa Kashe Kaina Bayan Na Kulle Daki'
from Najeriya a Yau · host Halima Djimrao, Muhammad Auwal Sulaiman, Bilkisu Ahmed
Send us Fan MailIdan aka tambayi mutane da dama - musamman matasa - ko sun taba tunanin kashe kansu, za su ce sam!Amma matasa da dama sun shiga wani yanayi wanda ya sa suka ji mutuwa ta fiye musu rayuwa.Ko me ke saka matasa sake-saken da ba shi ke nan ba? Yaya za a yi a ceto masu irin wannan mugun tunani?
Embed this episode
NOW PLAYING
'Abin Da Ya Sa Na Fasa Kashe Kaina Bayan Na Kulle Daki'
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
No similar episodes found.
Similar Podcasts
No similar podcasts found.