EPISODE · Jan 18, 2024 · 14 MIN
Abin Da Ya Sa Rashin Tsaro Ke Neman Cinye Abuja
from Najeriya a Yau · host Muhammad Auwal Sulaiman, Muslim Muhammad Yusuf, Nana Khadija Ibrahim
Send us Fan MailA ‘yan kwanakin nan hankali ya koma birnin tarayya Abuja ta fannin tsaro.‘Yan bindiga da masu garkuwa dan neman kudin fansa suna ta farmakar yankunan birnin da ake ganin wuri mafi tsaro a Najeriya.Shin me ya sa ‘yan bindigar suka karkato da ayyukansu a yankin?Shirin Najeriya a Yau ya duba abin da ya sa masu garkuwan suka maida hankali kan birin tarayya Abuja.
Embed this episode
NOW PLAYING
Abin Da Ya Sa Rashin Tsaro Ke Neman Cinye Abuja
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
No similar episodes found.
Similar Podcasts
No similar podcasts found.