EPISODE · Aug 15, 2023 · 14 MIN
Abin Da Ya Sa Tarin Fuka Ya Yi Ƙamari A Kano
from Najeriya a Yau · host Muhammad Auwal Sulaiman, Muslim Muhammad Yusuf, Nana Khadija Ibrahim
Send us Fan MailRahotanni na cewa aƙalla mutum dubu takwas aka samu ɗauke da cutar tarin fuka a jihar Kano cikin sati guda.Ƙididdigar da aka fitar kwanan nan na nuna cewa jihar ita ce ta ɗaya a Najeriya dake ɗauke da wannan cuta.Shirin Najeriya a Yau ya duba abin da ya sa cutar ta yi ƙamari a jihar Kano.
Embed this episode
NOW PLAYING
Abin Da Ya Sa Tarin Fuka Ya Yi Ƙamari A Kano
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
No similar episodes found.
Similar Podcasts
No similar podcasts found.