EPISODE · Aug 5, 2024 · 23 MIN
'Abin Da Ya Sa 'Yan Najeriya Ba Su Gamsu Da Jawabin Tinubu Ba'
from Najeriya a Yau · host Muslim Muhammad Yusuf
Send us Fan MailAna ci gaba da bayyana mabanbantan ra’ayoyi tun bayan jawabin shugaba Tinubu kan tsadar rayuwa.Wasu na ganin kamar bai tabo inda yake musu kaikayi ba, musamman game da batun nan na tallafin man fetur.Shirin Najeriya a Yau zai yi sharhi kan abin da ya sa ‘yan kasar ba su gamsu da jawaban shugaban ba.
Embed this episode
NOW PLAYING
'Abin Da Ya Sa 'Yan Najeriya Ba Su Gamsu Da Jawabin Tinubu Ba'
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
No similar episodes found.
Similar Podcasts
No similar podcasts found.