EPISODE · Jan 10, 2022 · 14 MIN
AFCON 2021: Tana Kasa Tana Dabo
from Najeriya a Yau · host Halima Djimrao, Muhammad Auwal Sulaiman, Bilkisu Ahmed
Send us Fan MailHankulan masoya kwallon kafa a Najeriya kamar na takwarorinsu a kasashen Afirka da ma wasu sassan duniya sun koma Kamaru, inda aka bude Gasar Cin Kofin Nahiyar Afirka 2021.Kasashen Afirka 24 ne za su fafata a gasar, kuma tuni kasar Kamaru mai karbar bakuncin gasar ta kara da Burkina Faso a wasan da aka tashi 2-1.Najeriya ma ta samu damar shiga gasar amma tana kasa tana dabo, saboda ma’abota kwallon kafa a kasar na ganin cewa da jan aiki a gaban ‘yan wasan Super Eagles.A cikin shirin Najeriya A Yau, mun tattauna da masu sharhi a kan wasanni game da yadda suke kallon wannan gasa.
Embed this episode
NOW PLAYING
AFCON 2021: Tana Kasa Tana Dabo
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
No similar episodes found.
Similar Podcasts
No similar podcasts found.