EPISODE · Feb 9, 2024 · 14 MIN
AFCON: Yadda Za Ku Kauce Wa Bugun Zuciya Yayin Kallon Kwallo
from Najeriya a Yau · host Muhammad Auwal Sulaiman, Muslim Muhammad Yusuf, Nana Khadija Ibrahim
Send us Fan MailRahotanni sun tabbatar da mutuwar 'yan Najeriya uku sakamakon firgita da suka yi bayan an baiwa kungiyar kwallon kafar kasar bugun da ga kai sai mai tsaron gida yayin wasan su da takwararta ta Afirika ta Kudu. Mene ne ke sanya zuciya bugawa har ta kai ga ajali ko mummunan jinya?Mun binciko yadda wadannan bayin Allah suka gamu da ajalinsu yayin kallon wasan, mun kuma ji ta bakin wani likita kan hanyoyin kaucewa bugun zuciya.
Embed this episode
NOW PLAYING
AFCON: Yadda Za Ku Kauce Wa Bugun Zuciya Yayin Kallon Kwallo
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
No similar episodes found.
Similar Podcasts
No similar podcasts found.