EPISODE · Mar 16, 2023 · 13 MIN
Akwai Yiwuwar Sayen Kuri’a A Zaben Gwamnoni -Masana
from Najeriya a Yau · host Halima Djimrao, Muhammad Auwal Sulaiman, Bilkisu Ahmed
Send us Fan MailLura da yadda ’yan Najeriya suka wahala kan rashin tsabar kudi a kwanakin nan, shirin Najeriya A Yau ya yi nazarin abin da zai biyo bayan umarnin Kotun Koli na ci gaba da karbar tsoffin kudi da kuma ta yadda zai shafi zaben gwamnonin da ke tafe. Shin kuna ganin dawo da amfani da tsoffin kudi zai ba da damar sayen kuri’a?
Embed this episode
Ready to play
Akwai Yiwuwar Sayen Kuri’a A Zaben Gwamnoni -Masana
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
No similar episodes found.
Similar Podcasts
No similar podcasts found.