EPISODE · Feb 27, 2024 · 14 MIN
Alaƙar Da Ta Rage Tsakanin Ecowas Da Nijar, Mali Da Burkina Faso
from Najeriya a Yau · host Muhammad Auwal Sulaiman, Muslim Muhammad Yusuf, Nana Khadija Ibrahim
Send us Fan MailBayan daukar lokaci ana kai ruwa rana tsakanin ECOWAS da Nijar, Mali da Burkina Faso, daga kashe kamar yadda watakila wasun ku ke da masaniya an janye takunkuman kasashen.Ana ganin cire takunkuman da aka yiwa kasashen dake karkashin mulkin soji zai dawo da ‘yar alakar da ta rage a tsakaninsu duk da yake wasu na ganin shin alaƙa kamar irin ta da za ta ɗore a yanzu?Shirin Najeriya a yau ya duba matakan da za su taimaka kyakkyawar alaka ta dore tsakanin kasashen da Ecowas.
Embed this episode
NOW PLAYING
Alaƙar Da Ta Rage Tsakanin Ecowas Da Nijar, Mali Da Burkina Faso
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
No similar episodes found.
Similar Podcasts
No similar podcasts found.