EPISODE · Jan 7, 2025 · 20 MIN
Amfanin Komawa Makaranta A Ranar Da Aka Bude Bayan Hutu
from Najeriya a Yau · host Muslim Muhammad Yusuf, Ummu Salmah Ibrahim
Send us Fan MailMalamai na dauri sun karantar da cewa idan mutum ya bar karatu na kwana daya, karatun zai bar shi tsawon mako guda; idan ya bar karatu mako guda, karatun zai bar shi wata guda.Sai dai a yau, a duk lokacin da aka ce an koma makaranta bayan hutu, a kan samu rashin komawar dalibai a ranar da aka koma – a wasu lokutan ma, har da malamai.Shirin Najeriya A Yau na wannan lokaci zai yi nazari tare da bayar da shawarwari ne a kan amfanin komawar dalibai makaranta a ranar da aka bude ta.
Embed this episode
NOW PLAYING
Amfanin Komawa Makaranta A Ranar Da Aka Bude Bayan Hutu
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
No similar episodes found.
Similar Podcasts
No similar podcasts found.