EPISODE · Feb 25, 2025 · 26 MIN
Azumin Ramadana: Ko Kun San Dabinon Da Kuke Shan Ruwa Da Shi?
from Najeriya a Yau · host Muslim Muhammad Yusuf, Ummu Salmah Ibrahim
Send us Fan MailKo kun san sunan dabinon da kuka fi so ku ci a lokacin shan ruwa?Dan Agadas ne, ko Ruwa-Ruwa, ko Annakhiyl?Yayin da ake shirye-shiryen tarbar watan Ramadana, shirin Najeriya A Yau na wannan lokaci zai yi nazari ne kan nau’ukan dabino da alfanunsa ga dan’Adam, musamman mai azumi.
Embed this episode
NOW PLAYING
Azumin Ramadana: Ko Kun San Dabinon Da Kuke Shan Ruwa Da Shi?
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
No similar episodes found.
Similar Podcasts
No similar podcasts found.