EPISODE · Dec 2, 2021 · 15 MIN
Bahaushiya Ta Kirkiri Shafin Koyar Da Lissafi Da Hausa
from Najeriya a Yau · host Halima Djimrao, Muhammad Auwal Sulaiman, Bilkisu Ahmed
Send us Fan MailLissafi na daya daga cikin darussan da ke baiwa dalibai tsoro a makaranta, duk da muhimmancinsa a fagen kimiyya da fasaha. Fatima mai shekara 24, 'yar asalin Jihar Jigawa ta bayyana mana dalilan ta na kirkiran shafin koyar da darasin lissafi a harshen hausa. Ayi sauraro.
Embed this episode
NOW PLAYING
Bahaushiya Ta Kirkiri Shafin Koyar Da Lissafi Da Hausa
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
No similar episodes found.
Similar Podcasts
No similar podcasts found.