EPISODE · Oct 2, 2023 · 14 MIN
Bai kamata ƙarin albashin wucin gadi ya tsaya a wata shida ba
from Najeriya a Yau · host Muhammad Auwal Sulaiman, Muslim Muhammad Yusuf, Nana Khadija Ibrahim
Send us Fan MailShugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya bayyana cewa gwamnatinsa za ta kara Naira Dubu Ashirin Da Biyar kan albashin kananan ma’aikatan Najeriya A jawabinsa na ranar cika shekaru 63 da samun ‘yancin kan kasar nan. Ta wadanne bangarori wannan kari zai shafi rayuwar ku? Shirin Najeriya A Yau na wannan lokaci ya dubi wannan batu, ya ji ta bakin masana, ya kuma binciko shin bayan watanni shida sun cika sai kuma mene ne abin yi na gaba daga fadar shugaban Najeriya.
Embed this episode
NOW PLAYING
Bai kamata ƙarin albashin wucin gadi ya tsaya a wata shida ba
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
No similar episodes found.
Similar Podcasts
No similar podcasts found.