EPISODE · Jul 18, 2026
Ceto ɗalibai da malamansu a Oyo na cikin labarai da suka ja hankali a makon jiya
from Mu Zagaya Duniya · host RFI Hausa
Shirin 'Mu Zagaya Duniya' na wannan makon tare da Oumar Sani ya yi bitar wasu daga cikin manyan labarai da suka fi ɗaukar hankali a makon da muka yi bankwana da shi ciki har da nasarar kuɓutar da dalibai tare da malamansu 40 a jihar Oyo da ke Najeriya bayan sun shafe kwanaki 50 a hannun wadanda su kayi garkuwa dasu.
Embed this episode
NOW PLAYING
Ceto ɗalibai da malamansu a Oyo na cikin labarai da suka ja hankali a makon jiya
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
No similar episodes found.