EPISODE · Feb 18, 2025 · 22 MIN
Cigaban Da Hukumomin Raya Shiyyoyi Zasu Samar
from Najeriya a Yau · host Muslim Muhammad Yusuf, Ummu Salmah Ibrahim
Send us Fan MailA kwanakin baya ne dai shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya kirkiri sabbin hukumomin shiyyoyin kasar nan da nufin kawo cigaba ga wadannan shiyyoyi.Gabanin kirkirar wadannan hukumomin, gwamnatin da ta gabata karkashin jagorancin tsohon shugaban kasa Olusegun Obasanjo ce ta fara kirkirar hukumar raya yankin Neja Delta bayan wasu kalubale da suka dabaibaye yankin.Na baya bayan nan shine hukumar raya yankin Arewa maso tsakiyar kasar nan bayan da ‘yan yankin suka cigaba da tura korafin su na maida su saniyar ware.Shirin Najeriya A Yau na wannan rana zai yi nazari ne kan irin cigaban da wadannan shiyyoyi zasu samar ga alummar kasa.
What this episode covers
Send us Fan Mail A kwanakin baya ne dai shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya kirkiri sabbin hukumomin shiyyoyin kasar nan da nufin kawo cigaba ga wadannan shiyyoyi. Gabanin kirkirar wadannan hukumomin, gwamnatin da ta gabata karkashin jagorancin tsohon shugaban kasa Olusegun Obasanjo ce ta fara kirkirar hukumar raya yankin Neja Delta bayan wasu kalubale da suka dabaibaye yankin. Na baya bayan nan shine hukumar raya yankin Arewa maso tsakiyar kasar nan bayan da ‘yan yankin suka cigaba da tura k...
NOW PLAYING
Cigaban Da Hukumomin Raya Shiyyoyi Zasu Samar
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
Dec 5, 2025 ·50m
Oct 9, 2025 ·33m
Oct 3, 2025 ·40m
Sep 11, 2025 ·31m
Aug 27, 2025 ·39m
Aug 18, 2025 ·54m