Cigaban Da Hukumomin Raya Shiyyoyi Zasu Samar episode artwork

EPISODE · Feb 18, 2025 · 22 MIN

Cigaban Da Hukumomin Raya Shiyyoyi Zasu Samar

from Najeriya a Yau · host Muslim Muhammad Yusuf, Ummu Salmah Ibrahim

Send us Fan MailA kwanakin baya ne dai shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya kirkiri sabbin hukumomin shiyyoyin kasar nan da nufin kawo cigaba ga wadannan shiyyoyi.Gabanin kirkirar wadannan hukumomin, gwamnatin da ta gabata karkashin jagorancin tsohon shugaban kasa Olusegun Obasanjo ce ta fara kirkirar hukumar raya yankin Neja Delta bayan wasu kalubale da suka dabaibaye yankin.Na baya bayan nan shine hukumar raya yankin Arewa maso tsakiyar kasar nan bayan da ‘yan yankin suka cigaba da tura korafin su na maida su saniyar ware.Shirin Najeriya A Yau na wannan rana zai yi nazari ne kan irin cigaban da wadannan shiyyoyi zasu samar ga alummar kasa.

Episode metadata supplied by the publisher feed · Published Feb 18, 2025

Embed this episode

NOW PLAYING

Cigaban Da Hukumomin Raya Shiyyoyi Zasu Samar

0:00 22:17

No transcript for this episode yet

We transcribe on demand. Request one and we'll notify you when it's ready — usually under 10 minutes.

No similar episodes found.

No similar podcasts found.

Frequently Asked Questions

How long is this episode of Najeriya a Yau?

This episode is 22 minutes long.

When was this Najeriya a Yau episode published?

This episode was published on February 18, 2025.

Can I download this Najeriya a Yau episode?

Yes. Use the download control on the episode player to save the publisher-provided media file.
URL copied to clipboard!