EPISODE · May 3, 2024 · 14 MIN
Dalilan Da Ake Yi Wa Mutum Kutse A Soshiyal Midiya
from Najeriya a Yau · host Muhammad Auwal Sulaiman, Muslim Muhammad Yusuf, Nana Khadija Ibrahim
Send us Fan MailMasu amfani da shafukan sada zumunta kan fada hannun masu dandantsa inda sukan yi kutse a shafin mutum har ya rasa iko da shi.Kwararru sun ce ana yi wa wasu hakan domin bata suna ko kuma neman kudi da damfara.Shirin Najeriya a Yau ya tattauna da kwararru a fannin samar da matakan tsaro a soshiyal midiya game da dabarun inganta tsaron shafukanku.
Embed this episode
NOW PLAYING
Dalilan Da Ake Yi Wa Mutum Kutse A Soshiyal Midiya
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
No similar episodes found.
Similar Podcasts
No similar podcasts found.