Dalilan Da Daliban Makarantar Kudi Suka Fi Na Gwamnati Kokari episode artwork

EPISODE · Jun 18, 2026 · 24 MIN

Dalilan Da Daliban Makarantar Kudi Suka Fi Na Gwamnati Kokari

from Najeriya a Yau · host Idris Ɗaiyab Bature

Send us Fan MailDuk da cewa gwamnati na da dubban kwararrun malamai a makarantunta, har yanzu ana ganin ɗaliban makarantun gwamnati na kasa da na makarantun masu zaman kansu wajen ƙoƙari da kuma sakamakon jarabawa. Wannan matsala ta daɗe tana jawo muhawara tsakanin iyaye, malamai da hukumomin ilimi.Wasu na ganin matsaloli ne da ba za su rasa nasaba da rashin kulawa da watsi da harkar ilimi da gwamnati ta yi ba.Ko wadanne dalilai ne suka daliban makarantun masu zaman kansu suka fi kokari idan aka kwatanta da daliban makarantu na gwamnati?Wannan shine batun da shirin Najeriya A Yau na wannan lokaci zai yi duba a kai.

Episode metadata supplied by the publisher feed · Published Jun 18, 2026

Embed this episode

NOW PLAYING

Dalilan Da Daliban Makarantar Kudi Suka Fi Na Gwamnati Kokari

0:00 24:33

No transcript for this episode yet

We transcribe on demand. Request one and we'll notify you when it's ready — usually under 10 minutes.

No similar episodes found.

No similar podcasts found.

Frequently Asked Questions

How long is this episode of Najeriya a Yau?

This episode is 24 minutes long.

When was this Najeriya a Yau episode published?

This episode was published on June 18, 2026.

Can I download this Najeriya a Yau episode?

Yes. Use the download control on the episode player to save the publisher-provided media file.
URL copied to clipboard!