EPISODE · Apr 14, 2025 · 30 MIN
Dalilan "Farfaɗowar Boko Haram" A Jihar Borno
from Najeriya a Yau · host Idris Ɗaiyab Bature
Send us Fan MailA yanzu haka al’ummar Borno na cikin zulumi sakamakon wasu hare-haren da ake zargin kungiyar Boko Haram ce ta kai a wasu sassan jihar. Wadannan hare-hare dai suna faruwa ne bayan shekaru da dama da ikirarin Gwamnati na cewa an yi nasarar nakasa kungiyar.Ko mene ne dalilin sake farfadowar kungiyar ta Boko Haram a wannan lokaci?Wannan ne batun shirin Najeriya a Yau na wannan lokaci zai yi nazari a kai.
Embed this episode
NOW PLAYING
Dalilan "Farfaɗowar Boko Haram" A Jihar Borno
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
No similar episodes found.
Similar Podcasts
No similar podcasts found.