EPISODE · Apr 14, 2025 · 30 MIN
Dalilan "Farfaɗowar Boko Haram" A Jihar Borno
from Najeriya a Yau · host Idris Ɗaiyab Bature
Send us Fan MailA yanzu haka al’ummar Borno na cikin zulumi sakamakon wasu hare-haren da ake zargin kungiyar Boko Haram ce ta kai a wasu sassan jihar. Wadannan hare-hare dai suna faruwa ne bayan shekaru da dama da ikirarin Gwamnati na cewa an yi nasarar nakasa kungiyar.Ko mene ne dalilin sake farfadowar kungiyar ta Boko Haram a wannan lokaci?Wannan ne batun shirin Najeriya a Yau na wannan lokaci zai yi nazari a kai.
What this episode covers
Send us Fan Mail A yanzu haka al’ummar Borno na cikin zulumi sakamakon wasu hare-haren da ake zargin kungiyar Boko Haram ce ta kai a wasu sassan jihar. Wadannan hare-hare dai suna faruwa ne bayan shekaru da dama da ikirarin Gwamnati na cewa an yi nasarar nakasa kungiyar. Ko mene ne dalilin sake farfadowar kungiyar ta Boko Haram a wannan lokaci? Wannan ne batun shirin Najeriya a Yau na wannan lokaci zai yi nazari a kai.
NOW PLAYING
Dalilan "Farfaɗowar Boko Haram" A Jihar Borno
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
Dec 5, 2025 ·50m
Oct 9, 2025 ·33m
Oct 3, 2025 ·40m
Sep 11, 2025 ·31m
Aug 27, 2025 ·39m
Aug 18, 2025 ·54m