EPISODE · Dec 20, 2021 · 15 MIN
Dalilan 'rashin yanke' wa masu laifi hukunci a Najeriya
from Najeriya a Yau · host Halima Djimrao, Muhammad Auwal Sulaiman, Bilkisu Ahmed
Send us Fan Mail’Yan Najeriya da dama na mamakin yadda mutanen da suke gani a matsayin manyan masu laifi ke kubuta idan an kai su gaban kotu.Sau tari ana murnar an kama mai laifi, amma ana zuwa kotu sai yanke hukunci ya gagara a cikin lokaci; Wani lokaci kuma bayan dan lokaci da yanke mishi hukunci, sai a ga ya dawo cikin al’umma yana harkokinsa.Ina gizo ke saka, sannan me ya sa mutane debe kauna daga cin nasara a kotunan Najeriya?
Embed this episode
NOW PLAYING
Dalilan 'rashin yanke' wa masu laifi hukunci a Najeriya
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
No similar episodes found.
Similar Podcasts
No similar podcasts found.