EPISODE · Apr 15, 2025 · 26 MIN
Dalilan Rikice – Rikice A Jihar Filato
from Najeriya a Yau · host Idris Ɗaiyab Bature
Send us Fan MailA yanzu haka, al’ummar jihar Filato na cikin fargaba da tashin hankali sakamakon jerin hare-haren da suka afku a wasu sassan jihar, inda daruruwan mutane suka rasa rayukansu, wasu kuma suka tsere daga muhallansu.Ko mene ne dalilin sake fitowar rikice-rikicen da suka dabaibaye yankin da ake ganin an fara samun zaman lafiya?Shirin Najeriya A Yau na wannan rana zai yi nazari ne kan rikice rikicen Jihar Filato da dalilan aukuwar su.
Embed this episode
NOW PLAYING
Dalilan Rikice – Rikice A Jihar Filato
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
No similar episodes found.
Similar Podcasts
No similar podcasts found.