EPISODE · Sep 12, 2023 · 13 MIN
Dalilin Da Ake Yawan Samun Hatsarin Jirgin Ruwa A Neja
from Najeriya a Yau · host Muhammad Auwal Sulaiman, Muslim Muhammad Yusuf, Nana Khadija Ibrahim
Send us Fan MailDaga watan Agustan 2023 zuwa yanzu, an samu hatsarin jirgin ruwa sau 3 a Jihar Neja wanda ya yi sanadiyyar rasuwar mutane da dama, da kuma dukiya mai tarin yawa.Shin mene ne ke janyo yawaitar hatsarin jirgin ruwan?Shirin Najeriya A Yau na wannan lokaci na tafe da karin bayani.Latsa nan domin sauke shirin kai tsaye.
Embed this episode
NOW PLAYING
Dalilin Da Ake Yawan Samun Hatsarin Jirgin Ruwa A Neja
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
No similar episodes found.
Similar Podcasts
No similar podcasts found.