EPISODE · May 16, 2024 · 15 MIN
Dalilin Da Ba Za A Biya Wasu Ma’aikata Albashinsu Ba
from Najeriya a Yau · host Muhammad Auwal Sulaiman, Muslim Muhammad Yusuf, Nana Khadija Ibrahim
Send us Fan MailGwamnatin tarayyar ta ce za a ɓullo da tsarin auna ƙwazon ma’aikata bisa mizani ta yadda dagewar ma’aikaci zai sa ya samu ƙarin girma ko albashin ma zai iya bambanta, wato dai iya kwazonka iya albashinka.Irin wannan yunkuri na gwamnatin tuni ma’aikata da ‘yan kwadago suka fara suka da tunanin wata manufa ce ta kauda hankali.Toh ko ta fannin shari’a hakan na da tasiri wajen hakkin ma’aikata? Shirin Najeriya a Yau ya tattauana kan wannan batu.
Embed this episode
NOW PLAYING
Dalilin Da Ba Za A Biya Wasu Ma’aikata Albashinsu Ba
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
No similar episodes found.
Similar Podcasts
No similar podcasts found.