EPISODE · Jul 11, 2023 · 13 MIN
Dalilin Da Ya Sa Shinkafa ‘Yar Gida Ke Ƙara Tsada
from Najeriya a Yau · host Halima Djimrao, Muhammad Auwal Sulaiman, Bilkisu Ahmed
Send us Fan MailHar yanzu shinakafa ‘yar gida a Najeriya na ta ƙara tashin gwauron zabi duk da cewa a cikin gida ake sarrafa ta, lamarin da ya sa mutane da dama dake da ƙaramin ƙarfi ba sa iya saya. ‘Yan kasuwa kan shafe tsawon wuni guda ba tare da sun samu cinikin sisi ba.Ko kun san dalilin da ya sa shinkafa ‘yar gida ke ƙara tsada a Najeriya?A cikin shirin Najeriya a yau, za ku ji dalilin da ya sa aka gaza samun sauƙin ta, da kuma yadda za a ɗinke bakin zaren.
Embed this episode
NOW PLAYING
Dalilin Da Ya Sa Shinkafa ‘Yar Gida Ke Ƙara Tsada
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
No similar episodes found.
Similar Podcasts
No similar podcasts found.