EPISODE · Jun 21, 2022 · 14 MIN
Dalilin Da 'Yan Boko Haram Ke Yanka 'Yan Jari Bola A Maiduguri
from Najeriya a Yau · host Halima Djimrao, Muhammad Auwal Sulaiman, Bilkisu Ahmed
Send us Fan MailA 'yan kwanakin nan rahotanni sun bayyana cewa 'yan boko haram sun yanka 'yan jari bola sama da 50 a kasa da kwana 30 a Jihar Borno.Irin wannan hari dai ba kasafai ake samun irinsa ba. Ko me ya janwo hakan?Shirin Najeriya A Yau na wannan lokaci ya tattauna da masu ruwa da tsaki daga Jihar Borno kan yadda abin ya kasance, wadanda aka kashe da kuma dalilin makasan.
Embed this episode
NOW PLAYING
Dalilin Da 'Yan Boko Haram Ke Yanka 'Yan Jari Bola A Maiduguri
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
No similar episodes found.
Similar Podcasts
No similar podcasts found.