EPISODE · Dec 22, 2022 · 15 MIN
Dalilin da ’yan Majalisa ke son CBN ya sassauta dokar cire kudi
from Najeriya a Yau · host Halima Djimrao, Muhammad Auwal Sulaiman, Bilkisu Ahmed
Send us Fan MailMajalisar Dokokin Najeriya ta tsaya kai da fata cewa babban bankin kasar (CBN) ya dubi dokarsa ta kayyade cirar tsabar kudi. Shin akwai siyasa a hakikancewar da mambobin majalisar suka yi kan sassauta dokar?Saurari shirin Najeriya A Yau domin samun bayanai masu gamsarwa.
Embed this episode
NOW PLAYING
Dalilin da ’yan Majalisa ke son CBN ya sassauta dokar cire kudi
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
No similar episodes found.
Similar Podcasts
No similar podcasts found.