EPISODE · Oct 25, 2022 · 15 MIN
Dalilin da ’Yan Najeriya Ke Wasarere Da Gargadin Hukumar DSS.
from Najeriya a Yau · host Halima Djimrao, Muhammad Auwal Sulaiman, Bilkisu Ahmed
Send us Fan MailHukumar Tsaro Ta Farin Kaya DSS na gaba-gaba cikin hukumomin tsaron Najeriya masu alhakin bayyana duk wata barazanar tsaro a kasar ya rataya a wuyarsu. Ko me ya sa ’yan Najeriya ke kin daukar gargadin wannan hukuma da muhimmanci?Shirin Najeriya A Yau na wannan lokaci ya tattauna da masu ruwa da tsaki kan wannan batu domin samun bayanai masu gamsarwa.
Embed this episode
NOW PLAYING
Dalilin da ’Yan Najeriya Ke Wasarere Da Gargadin Hukumar DSS.
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
No similar episodes found.
Similar Podcasts
No similar podcasts found.