EPISODE · Jun 17, 2022 · 15 MIN
Dalilin Ruguguwar Jama'a Zuwa Yankar Katin Zabe
from Najeriya a Yau · host Halima Djimrao, Muhammad Auwal Sulaiman, Bilkisu Ahmed
Send us Fan MailA daidai lokacin da ya rage mako biyu hukumar zabe ta Najeriya (INEC) ta rufe yin rajistar masu niyyar kada kuri'a a babban zabe da za a gudanar nan da wata takwas masu zuwa, jama'a na ta rububin zuwa a yi musu rajista.Wani bidiyo da ke yawo a kafofin sada zumunta ya nuna yadda wani fasto yana hana duk wanda bai zo da katin zabe ba shiga cocin da yake jagoranta.Ko me ya sai a kurarren lokaci mutane ke farga?Shirin Najeriya A Yau na wannan lokacin ya tattauna da masu niyyan kada kuri'a a zaben 2023 da kuma bayanin ainihin ranar da za a rufe yin rajistar daga bakin hukumar zabe ta INEC.
Embed this episode
NOW PLAYING
Dalilin Ruguguwar Jama'a Zuwa Yankar Katin Zabe
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
No similar episodes found.
Similar Podcasts
No similar podcasts found.