EPISODE · Dec 19, 2025 · 18 MIN
Darasin Da Za a Yi Koyi Dashi Cikin Takaddamar Dangote Da Farukh Ahmed
from Najeriya a Yau · host Idris Daiyab Bature
Send us Fan MailMurabus din da Shugaban Hukumar Kula da Harkokin Mai ta kasa Ahmed Farukh ya yi daga mukaminsa ya sa ‘yan Najeriya da dama na ta tofa albarkacin bakinsu musamman a bangaren harkokin mai.Murabus din na zuwa ne bayan doguwar takaddama tsakaninsa da Shugaban Rukunin Kamfanin Dangote, Alhaji Aliko Dangote kan batutuwa da dama.Shin ko wanne darasi za a koya daga wannan takaddama da ta kai ga murabus din shugaban.Wannan shine batun da shirin Najeriya A Yau na wannan lokaci zai yi duba a kai.
Embed this episode
NOW PLAYING
Darasin Da Za a Yi Koyi Dashi Cikin Takaddamar Dangote Da Farukh Ahmed
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
No similar episodes found.
Similar Podcasts
No similar podcasts found.