EPISODE · Jan 31, 2022 · 13 MIN
Fasa Janye Tallafin Man Fetur; Gwamnoni Sun Goyi Bayan Kungiyoyin Kwadago
from Najeriya a Yau · host Halima Djimrao, Muhammad Auwal Sulaiman, Bilkisu Ahmed
Send us Fan MailGwamnonin Najeriya na ganin ci gaba da biyarda tallafin man fetur din da Gwamnatin Tarayya ke yi ba abu ne mai iya dorewa ba, hakan tasa sukayi ta goyon bayan a cire wannan tallafi domin sanya wadannan makudan kudade a wasu bangarorin da 'yan Najeriya za su amfana da tallafin ka tsaye. Shirin namu na yau na tafe da bayanan sabuwar matsayar da gwamnonin Najeriya su ka dauka bayan dakatar da batun cire tallafin da gwamantin tarayya ta bayyana.
Embed this episode
NOW PLAYING
Fasa Janye Tallafin Man Fetur; Gwamnoni Sun Goyi Bayan Kungiyoyin Kwadago
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
No similar episodes found.
Similar Podcasts
No similar podcasts found.