EPISODE · Oct 18, 2024 · 23 MIN
Fashewar Tankar Mai: Asarar Da Al’ummar Majiya Suka Tafka
from Najeriya a Yau · host Muslim Muhammad Yusuf, Ummu Salmah Ibrahim
Send us Fan MailGalibin waɗanda suka rasa rayukansu sakamakon fashewar tankar man da ta yi ajalin sama da mutum 150 a garin Majiya na Jihar Jigawa matasa ne.Ɗaya daga cikinsu, Hassan Hamza, matashi ne da ya yi karatu a fannin Harhaɗa Magunguna, karatun da ake matuƙar buƙatar masu yinsa a tsakanin al’umma.A shirin Najeriya a Yau na lokacin za mu yi nazari ne a kan girman asarar da al'ummar Jami’ar Jihar Jigawa ta tafka.
Embed this episode
NOW PLAYING
Fashewar Tankar Mai: Asarar Da Al’ummar Majiya Suka Tafka
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
No similar episodes found.
Similar Podcasts
No similar podcasts found.