EPISODE · May 23, 2023 · 13 MIN
Fatan ’Yan Najeriya Kan Harkar Tsaro A Gwamnatin Tinubu
from Najeriya a Yau · host Halima Djimrao, Muhammad Auwal Sulaiman, Bilkisu Ahmed
Send us Fan MailMe ’yan Najeriya ke son ganin Gwamnatin Bola Tinubu mai jiran gado ta yi wajen magance matsalar tsaro da ta ke ci ki, ta ki cinyewa a kasar.A yayin da Shugaba Bola Tinubu mai jiran rantsuwa ke shirin kafa aiki daga ranar 29 ga Mayun da muke ciki, tabarbarewar sha’anin tsaro na daga cikin manyan matsalolin da Gwamnatin Shugaba Buhari mai barin gado za ta bar masa.Sin zai iya share wa ’yan Najeriya hawaye? Shirin Najeriya A Yau ya ji ta bakin ’yan kasar da kuma mukarraban gwamnatin da ke shirin kama aiki.
Embed this episode
NOW PLAYING
Fatan ’Yan Najeriya Kan Harkar Tsaro A Gwamnatin Tinubu
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
No similar episodes found.
Similar Podcasts
No similar podcasts found.