Fatan ’Yan Najeriya Kan Harkar Tsaro A Gwamnatin Tinubu episode artwork

EPISODE · May 23, 2023 · 13 MIN

Fatan ’Yan Najeriya Kan Harkar Tsaro A Gwamnatin Tinubu

from Najeriya a Yau · host Halima Djimrao, Muhammad Auwal Sulaiman, Bilkisu Ahmed

Send us Fan MailMe ’yan Najeriya ke son ganin Gwamnatin Bola Tinubu mai jiran gado ta yi wajen magance matsalar tsaro da ta ke ci ki, ta ki cinyewa a kasar.A yayin da Shugaba Bola Tinubu mai jiran rantsuwa ke shirin kafa aiki daga ranar 29 ga Mayun da muke ciki, tabarbarewar sha’anin tsaro na daga cikin manyan matsalolin da Gwamnatin Shugaba Buhari mai barin gado za ta bar masa.Sin zai iya share wa ’yan Najeriya hawaye? Shirin Najeriya A Yau ya ji ta bakin ’yan kasar da kuma mukarraban gwamnatin da ke shirin kama aiki.

Episode metadata supplied by the publisher feed · Published May 23, 2023

Embed this episode

NOW PLAYING

Fatan ’Yan Najeriya Kan Harkar Tsaro A Gwamnatin Tinubu

0:00 13:36

No transcript for this episode yet

We transcribe on demand. Request one and we'll notify you when it's ready — usually under 10 minutes.

No similar episodes found.

No similar podcasts found.

Frequently Asked Questions

How long is this episode of Najeriya a Yau?

This episode is 13 minutes long.

When was this Najeriya a Yau episode published?

This episode was published on May 23, 2023.

Can I download this Najeriya a Yau episode?

Yes. Use the download control on the episode player to save the publisher-provided media file.
URL copied to clipboard!