EPISODE · Jul 9, 2024 · 21 MIN
Gaskiyar Magana Kan Bullar Kungiyar Luwadi Da Madigo A Kano
from Najeriya a Yau · host Muslim Muhammad Yusuf
Send us Fan MailLabarin bullar wata kungiyar da ake zargin tana rajin yada akidar auren jinsi a Kano na ci gaba da yamusta hazo.Tuni hukumomi suka bayyana matakin da za su dauka a kan wadannan zarge-zarge duk da yake sun amince cewa sun taba ganawa da kungiyar.Shirin Najeriya a Yau zai bincika yadda aka yi ana zaton wuta a makera, ta tashi a masaka.
Embed this episode
NOW PLAYING
Gaskiyar Magana Kan Bullar Kungiyar Luwadi Da Madigo A Kano
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
No similar episodes found.
Similar Podcasts
No similar podcasts found.