EPISODE · Sep 24, 2024 · 24 MIN
Hakikanin Dalilan Nasarar APC A Zaben Gwamnan Jihar Edo
from Najeriya a Yau · host Muslim Muhammad Yusuf, Ummu Salmah Ibrahim
Send us Fan MailDuk da kokawa da ’yan Najeriya suke ci gaba da yi game da wahalhalun da suke sha wadanda suka zargi manufofin Gwamnatin Tarayya ta APC da haddasa musu, wasu sun ce bas u yi mamaki ba da al’ummar Jihar Edo suka zabi jam’iyyar.Sai dai kuma abin tambaya shi ne: mene ne hakikanin dalilinsu na yin haka?Shirin Najeriya A Yau zai yi binciken kwakwaf a k kan ikirarain shugabannin APC cewa amincewa da salon mulkin jam’iyyar ne ya sa al’ummar Jihar Edo suka zabe ta.
Embed this episode
NOW PLAYING
Hakikanin Dalilan Nasarar APC A Zaben Gwamnan Jihar Edo
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
No similar episodes found.
Similar Podcasts
No similar podcasts found.