EPISODE · Jan 30, 2025 · 22 MIN
Hakikanin Dalilan Takaddama Kan Kafa Kotunan Shari’ar Musulunci A Kudu
from Najeriya a Yau · host Muslim Muhammad Yusuf, Ummu Salmah Ibrahim
Send us Fan MailAna ci gaba da zazzafar muhawara a shiyyar Kudu maso Yammacin Najeriya a kan batun samar da kotunan Shari’ar Musulunci.Majalisar Ƙoli ta Harkokin Addinin Musulunci a yankin ce dai ta buƙaci hakan.Sai dai wasu ƙungiyoyi da ma ɗaiɗakun mutane a yankin suna adawa da wannan buƙata.Wannan ne batun da shirin Najeriya a Yau na wannan lokacin zai yi nazari a kai.
Embed this episode
NOW PLAYING
Hakikanin Dalilan Takaddama Kan Kafa Kotunan Shari’ar Musulunci A Kudu
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
No similar episodes found.
Similar Podcasts
No similar podcasts found.