EPISODE · Jul 1, 2025 · 24 MIN
Halin Da Alummar Mokwa Ke Ciki Wata Guda Bayan Ambaliya
from Najeriya a Yau · host Idris Daiyab Bature
Send us Fan MailTun bayan da ambaliyan ruwa ya ci wasu sassan garin Mokwa ne dai alummar garin suka fada halin neman taimako.A yayin da gwamnatin tarayya da ma wasu daidakun mutane suka taimaka ma wadanda abun ya shafa da kudi da ma wasu kayayyakin masarufi, wasu daga cikin alummar sun bayyana rashin jin dadin su ga yadda alamura ke gudana a garin Mokwa.Shirin Najeriya A Yau na wannan lokaci zai nazari ne kan halin da alummar Mokwa ke ciki wata guda bayan ambaliyar ruwan da ci wasu sassan na garin.
Embed this episode
NOW PLAYING
Halin Da Alummar Mokwa Ke Ciki Wata Guda Bayan Ambaliya
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
No similar episodes found.
Similar Podcasts
No similar podcasts found.