EPISODE · Feb 27, 2025 · 22 MIN
Halin da jama’a za su shiga idan Kamfanin Kaduna Electric ya ƙi sauraren ma’aikatansa
from Najeriya a Yau · host Muslim Muhammad Yusuf, Ummu Salmah Ibrahim
Send us Fan MailWutan lantarki a Najeriya ya zama ginshikin rayuwa da alumma basa iya rayuwa ba tare dashi ba.A duk lokacin da aka ce an dauke shi zaka ga yadda alumma kan shiga cikin matsanancin hali, wasu da dama sun ta’allaka ne dashi wajen tafiyar da harkokin su na yau da kullum, kai har ma da kasuwanci.A kwanakin baya ne jihohin Kaduna, Sakkwato, Zamafara da kuma jihar Kebbi suka fuskanci daukewar wutar lantarki na tsawon wasu kwanaki inda hakan ya jefa alummar wadannan jihohi cikin halin ni ‘ya su.Shirin Najeriya A Yau na wannan rana zai yi Nazari ne kan halin da alummar dake karkashin kamfanin rarraba wuta na Kaduna electric zasu shiga in ma’aikatan ta suka shiga yajin aiki.
Embed this episode
Ready to play
Halin da jama’a za su shiga idan Kamfanin Kaduna Electric ya ƙi sauraren ma’aikatansa
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
No similar episodes found.
Similar Podcasts
No similar podcasts found.