EPISODE · Jan 2, 2025 · 22 MIN
Halin Da Matsalar Tsaro Ya Jefa Wasu Alummomin Arewa A Shekarar 2024
from Najeriya a Yau · host Muslim Muhammad Yusuf, Ummu Salmah Ibrahim
Send us Fan MailA cikin ‘yan shekarun nan, matsalar tsaro ta kasance babbar kalubale a Arewacin Najeriya. Musamman a jihohin Kaduna, Zamfara, Katsina da kuma jihar Sakkwato. Daga matsalar ‘yan fashi zuwa ta’addanci, yankin ya fuskanci barazanar tsaro daban daban.Duk da irin wadannan kalubale, mutanen wadannan yankuna sun nemo wasu hanyoyi daban-daban na jure irin wadannan matsaloli. Taimakon ‘yan sa kai a wasu al’ummomi ya taka muhimmiyar rawa, inda kungiyoyin sa-kai da kuma tsare-tsaren gwamnati suka yi tasiri a wasu wurare.Shirin Najeriya A Yau zai yi Nazari ne kan wannan batu.
Embed this episode
NOW PLAYING
Halin Da Matsalar Tsaro Ya Jefa Wasu Alummomin Arewa A Shekarar 2024
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
No similar episodes found.
Similar Podcasts
No similar podcasts found.