EPISODE · Jan 23, 2024 · 14 MIN
Halin Da 'Yan Adawa Ke Ciki A Kano Da Filato
from Najeriya a Yau · host Muhammad Auwal Sulaiman, Muslim Muhammad Yusuf, Nana Khadija Ibrahim
Send us Fan MailJihohin Kano da Filato na hannun jam'iyyun adawa a matakin ƙasa. Tun bayan hukuncin kotun ƙoli ana ta hasashen ya makomarsu za ta kasance.Akwai yiwuwar su iya saita alƙiblar gwamnati idan sun yi adawa mai ma'ana, yayinda ake sa ran gwamnati ta tafi da kowa.Shirin Najeriya a Yau ya duba halin da 'yan adawa ke ciki a waɗannan jihohi.
Embed this episode
NOW PLAYING
Halin Da 'Yan Adawa Ke Ciki A Kano Da Filato
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
No similar episodes found.
Similar Podcasts
No similar podcasts found.