EPISODE · Sep 23, 2022 · 14 MIN
Halin Da ’Yan Gudun Hijirar Bama Ke Ciki Bayan Komawa Garinsu
from Najeriya a Yau · host Halima Djimrao, Muhammad Auwal Sulaiman, Bilkisu Ahmed
Send us Fan MailA kokarin Gwamnatin Borno na wanzar da zaman lafiya a jihar, ta mayar da ’yan gudun hijira jihar garuruwansu bayan sun shafe shekaru a sansanonin gudun hijira, sakamakon rikicin Boko Haram.To ko a wane hali tsoffin ’yan gudun hijirar da aka mayar gidajensu ke ciki?Saurari cikakken shirin domin jin halin da wadannan bayin Allah da ta’addanci ya sauya wa rayuwa suke ciki bayan sun sake komawa garinsu da zama.
Embed this episode
NOW PLAYING
Halin Da ’Yan Gudun Hijirar Bama Ke Ciki Bayan Komawa Garinsu
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
No similar episodes found.
Similar Podcasts
No similar podcasts found.