EPISODE · Jun 10, 2025 · 24 MIN
Hanyoyin Magance Matsalar Kwacen Waya
from Najeriya a Yau · host Idris Ɗaiyab Bature
Send us Fan Mail’Yan Najeriya suna ci gaba da nuna damuwa da yadda rahotannin kwace-kwacen waya suke karuwa a sassan daban-daban na kasa.Daya daga cikin rahotanni na baya-bayan nan shi ne inda a birnin Kaduna aka bayar da rahoton cewa wani matashi ya daba wa wani babban soja wuka saboda jami’in ya ki ya mika wayarsa.Ko me mahukunta suke yi don hana aikata wannan laifi?Wannan shi ne batun da shirin Najeriya A Yau na wannan lokaci zai yi duba a kai.
Embed this episode
NOW PLAYING
Hanyoyin Magance Matsalar Kwacen Waya
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
No similar episodes found.
Similar Podcasts
No similar podcasts found.