EPISODE · Feb 10, 2025 · 25 MIN
Har Yanzu Akwai Masu Rufin Asiri A Najeriya?
from Najeriya a Yau · host Muslim Muhammad Yusuf, Ummu Salmah Ibrahim
Send us Fan MailA tsakanin al’umma akan karkasa mutane gida-gida a bisa mizani na tattalin arziki, musamman a tsarin jari-hujja: akwai mawadata, akwai matalauta.A tsakanin al’umma akwai aji na mutane masu matsakaicin samu wanda ake kira “Middle Class”.Akan saka mutane a wannan aji ne galibi bisa la’akari da aiki ko sana’ar da suke yi, da kudin da suke samu, da matakin ilimin da suka kai, da ma matsayinsu a tsakanin al’umma.Sai dai a baya-bayan nan irin wadannan muntane sun bi sahun matalauta wajen korafi game da yadda suke dandana kudarsu saboda tsadar rayuwa.Shin a iay cewa har yanzu akwai wannan aji na mutane a Najeriya ke nan?Wannan ne batun da shirin Najeriya a Yau na wannan lokaci zai yi nazari a kai.
Embed this episode
What this episode covers
Send us Fan Mail A tsakanin al’umma akan karkasa mutane gida-gida a bisa mizani na tattalin arziki, musamman a tsarin jari-hujja: akwai mawadata, akwai matalauta. A tsakanin al’umma akwai aji na mutane masu matsakaicin samu wanda ake kira “Middle Class”. Akan saka mutane a wannan aji ne galibi bisa la’akari da aiki ko sana’ar da suke yi, da kudin da suke samu, da matakin ilimin da suka kai, da ma matsayinsu a tsakanin al’umma. Sai dai a baya-bayan nan irin wadannan muntane sun bi sahun matal...
NOW PLAYING
Har Yanzu Akwai Masu Rufin Asiri A Najeriya?
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
No similar episodes found.
Similar Podcasts
No similar podcasts found.