EPISODE · Jul 7, 2022 · 15 MIN
Harin Gidan Yarin Kuje: ’Yar Manuniya Ta Nuna
from Najeriya a Yau · host Halima Djimrao, Muhammad Auwal Sulaiman, Bilkisu Ahmed
Send us Fan MailHare-hare a gidajen yari a Najeriya sun karu a Najeriya, inda a baya-bayan na aka kai hari ranar Talata 5 ga watan Yuli a Gidan Yarin Kuje da ke Abuja.Rahotanni sun nuna cewa 'yan Boko Haram ne suka kai harin inda suka taimakawa yan uwansu tserewa da gidan.Shirin Najeriya a Yau, ya ji ta bakin 'yan Najriya da masana.
Embed this episode
NOW PLAYING
Harin Gidan Yarin Kuje: ’Yar Manuniya Ta Nuna
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
No similar episodes found.
Similar Podcasts
No similar podcasts found.