EPISODE · May 12, 2022 · 13 MIN
Hatsarin Da ASUU Ke Neman Jafa Najeriya A Ciki
from Najeriya a Yau · host Halima Djimrao, Muhammad Auwal Sulaiman, Bilkisu Ahmed
Send us Fan MailTunda daliban Jami'oi mallakar Gwamnatin Tarayya da na jihohi suka dawo gida sakamakon yajin aikin ASUU, masu nazari suka shiga bibiyar kalubalen da zaman wadan nan dalibai zai janyowa Najeriya.Shin wane hali yajin aikin ASUU ya jefa daliban kuma wane tasiri hakan zai yi a kan kasar?
Embed this episode
NOW PLAYING
Hatsarin Da ASUU Ke Neman Jafa Najeriya A Ciki
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
No similar episodes found.
Similar Podcasts
No similar podcasts found.