EPISODE · Sep 19, 2022 · 12 MIN
Irin Asarar Da Cin Ganda Ke Janyo Wa Tattalin Arzikin Najeriya
from Najeriya a Yau · host Halima Djimrao, Muhammad Auwal Sulaiman, Bilkisu Ahmed
Send us Fan MailFatar dabbobi da ake gyarawa ana ci da aka fi sani da ganda ko kpomo na daga cikin arzikin da Allah Ya huwace wa Najeriya, domin kuwa bayan ci a matsayin nama ana amfani da fatu da kiraga wurin yin takalma da jaka da sauransu.Shin kun san irin asarar da masu cin ganda a matsayin nama ke janyo wa Najeriya kuwa?Saurari cikakken shirin domin sanin yadda za a sarrafa ganda domin samun kudaden shiga baya ga ci a matsayin nama.
Embed this episode
NOW PLAYING
Irin Asarar Da Cin Ganda Ke Janyo Wa Tattalin Arzikin Najeriya
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
No similar episodes found.
Similar Podcasts
No similar podcasts found.