EPISODE · Jun 28, 2022 · 15 MIN
Irin Shaidar Karatu Da Ake Bukatar Masu Neman Shugabanci Su Mallaka
from Najeriya a Yau · host Halima Djimrao, Muhammad Auwal Sulaiman, Bilkisu Ahmed
Send us Fan MailTun bayan bayyana cewa dan takarar shugabancin kasa na jam'iyyar APC bai mika takardun shaidar karatunsa ga Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta INEC ta yi . Wani rikici mai kama da wanda ya nemi tadiye shugaba Muhammadu Buhari a zaben shekarar 2015 ya tasamma Bola Ahmed Tinubu.Shin wane tasiri takardun shaidar kammala karatu ke da shi ga mai neman shugabancin kasa? Wane irin kwali ake bukata shugabannin siyasa su mallaka? Wane muhimmanci yake da shi ga samun nasarar shugaba?Wannan shine batun da shirin namu na yau ya mayar da hankali a kai.
Embed this episode
NOW PLAYING
Irin Shaidar Karatu Da Ake Bukatar Masu Neman Shugabanci Su Mallaka
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
No similar episodes found.
Similar Podcasts
No similar podcasts found.