EPISODE · Mar 6, 2023 · 12 MIN
Iyalan Wanda Sojojin Sama Suka Kashe A Funtua Na Neman Agaji
from Najeriya a Yau · host Halima Djimrao, Muhammad Auwal Sulaiman, Bilkisu Ahmed
Send us Fan MailIyalan wanda sojojin sama suka kashe a Funtua, Jihar Katsina na neman agajin kungiyoyin sa kai domin kwato musu hakkin jinin mahaifinsu da sojojin suka kashe a kwanakin baya. Shin mene ne ke sa sojoji saurin farma fararen hula a kwanakin nan? Shirin Najeriya A YAU ya bibiyi labarin kisan, ya kuma ji ta bakin mahukunta, da kuma bukatar iyalan mamacin
Embed this episode
NOW PLAYING
Iyalan Wanda Sojojin Sama Suka Kashe A Funtua Na Neman Agaji
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
No similar episodes found.
Similar Podcasts
No similar podcasts found.