EPISODE · Mar 14, 2024 · 14 MIN
'Kalaman Buhari Na Yabon Gwamnatin Tinubu Ba Su Dace Ba'
from Najeriya a Yau · host Muhammad Auwal Sulaiman, Muslim Muhammad Yusuf, Nana Khadija Ibrahim
Send us Fan MailMasu sharhi na ci gaba da tsokaci kan kalaman tsohon shugaba Buhari na jinjinawa gwamnatin Tinubu.Wasu na ganin akwai fannoni da dama da gwamnati ta samu tangarda, irinsu tsaro, tattalin arziki da sauransu.Shirin Najeriya a Yau ya yi fashin baki kan kalaman tsohon shugaban kasan.
Embed this episode
NOW PLAYING
'Kalaman Buhari Na Yabon Gwamnatin Tinubu Ba Su Dace Ba'
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
No similar episodes found.
Similar Podcasts
No similar podcasts found.