EPISODE · Apr 14, 2023 · 14 MIN
Kalubalen Da Ke Gaban Aishatu Binani A Zaben Asabar
from Najeriya a Yau · host Halima Djimrao, Muhammad Auwal Sulaiman, Bilkisu Ahmed
Send us Fan MailRanar Asabar 15 ga watan Afrilun shekarar nan ta 2023 ake sa ran karasa zaben jihohin da aka bayyana a matsayin zaben da bai kammala ba a fadin Najeriya.Lura da yadda kallo ya koma Jihar Adamawa sakamakon samun mace 'yar takara dake neman doke gwamna mai ci, ko wadanne kalubale ne ke gaban Aishatu Binani? Shirin Najeriya A Yau na tafe da karin bayani. A yi sauraro lafiya.
Embed this episode
NOW PLAYING
Kalubalen Da Ke Gaban Aishatu Binani A Zaben Asabar
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
No similar episodes found.
Similar Podcasts
No similar podcasts found.