EPISODE · Aug 18, 2022 · 14 MIN
Kalubalen Da Ke Gaban Mata A Zaben 2023
from Najeriya a Yau · host Halima Djimrao, Muhammad Auwal Sulaiman, Bilkisu Ahmed
Send us Fan MailHukumar Zaben Najeriya (INEC) ta bayyana cewa matasa da mata ne kaso 75 cikin dari na wadanda suka cancanci kada kuri'a a zaben 2023. Ko wannan na nuna cewa mata ne zasu juya akalar zaben na 2023? Shirin namu ya yi nazarin wannan bayani na INEC ya kuma ji ta bakin matan, domin sanin irin kalubalen dake gaban su a zabukan da za a gudanar a badi.
What this episode covers
Send us Fan Mail Hukumar Zaben Najeriya (INEC) ta bayyana cewa matasa da mata ne kaso 75 cikin dari na wadanda suka cancanci kada kuri'a a zaben 2023. Ko wannan na nuna cewa mata ne zasu juya akalar zaben na 2023? Shirin namu ya yi nazarin wannan bayani na INEC ya kuma ji ta bakin matan, domin sanin irin kalubalen dake gaban su a zabukan da za a gudanar a badi.
NOW PLAYING
Kalubalen Da Ke Gaban Mata A Zaben 2023
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
Dec 5, 2025 ·50m
Oct 9, 2025 ·33m
Oct 3, 2025 ·40m
Sep 11, 2025 ·31m
Aug 27, 2025 ·39m
Aug 18, 2025 ·54m